Kungiyar Gwamnonin Najeriya, ta buƙaci jagororin jihar Plateau da su haɗa kan al’ummar jihar domin dakatar da kashe-kashen mutane da ake yawan samu. Shugaban ƙungiyar kuma...
Hukumar Tsaro ta Civil Defence NSCDC shiyyar jihar Jigawa, ta bayyana cewa ta baza jami’anta su 950 a fadin jihar a kokarin ta na tabbatar da...
Gwamnatin jihar Kano, ta ce, za ta kashe Ɓeraye a karamar hukumar Garun Malam domin dakile yaduwar cutar zazzaɓin Lassa. Kwamishinan Lafiya na jihar Dakta Abubakar...
Bayan ta doke ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid, Arsenal za ta kara da ƙungiyar Paris St Germain gida da waje a zagayen daf da karshe...
Hukumar gudanarwar kasuwar sabon gari, ta ce za ta hada kai da hukumomin kashe gobara wajen wayar da kan yan kasuwa yadda za su magance tashin...
Mazauna unguwanni Kofar Na’isa da Lokon Makera a Kano, sun koka da cewa rashin wadatacciyar wutar Lantarki ya jefa su cikin damuwa sakamakon yadda ɓata gari...
Shugaban kasa Bola Tinubu, ya rantsar da kwamatin da zai tsara yadda za a gudanar da kidayar jama’a. Shugaban, wanda shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi...
Zauren Hadin Kan Malamai da Kungiyoyin Musulmi na jihar Kano, ya yi Allah-wadai da hukuncin ganganci da Kotun Kungiyar habbaka tattalin arzikin kasashen Africa ta Yamma...
Kungiyar kwallon kafa ta Dortmund, ta kawo karshen wasanni 24 da Barcelona ta kara ba tare da rashin nasara ba Borussia Dortmund ta samu nasara kan...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Al Nassr Cristiano Ronaldo ya shirya ci gaba da zama a kungiyar inda ya ke fatan buga gasar...