

Kwamitin da ke nazarin kafa rundunar ‘yan sandan jihohi ya gabatar da tsarin sanya ido mai ƙarfi domin kare tsarin daga tasirin siyasa da matsin lamba....
Sojojin Najeriya sun ceto mutane da dama da aka yi garkuwa da su tare da lalata wasu sansanonin ’yan bindiga yayin wani samame da suka kai...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce, Dakaraunta na Operation Haɗin Kai, sun kashe akalla ’yan ta’adda 30 a kusa da Tafkin Chadi a Jihar Borno. Mai magana...
Kungiyar likitocin kasar nan , NMA, ta dakatar da Shugabanta na Kasa, Farfesa Bala Audu, bisa zargin karya kundin tsarin mulki da kuma aikata manyan laifuka...
Iran ta ki amincewa da sake bude mashigar Hormuz muddin killacewar da sojojin ruwan Amurka suka yi ya ci gaba, duk da tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta....
Dakarun Rundunar sojin Najeriya sun hallaka ’yan bindiga da dama tare da lalata maboyar su a Jihar Bauchi. Gwamnan jihar Bala Mohammed Kauran Bauchi ne...
Tawagar yaƙin neman zaɓen tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ta fara tattaunawa da manyan jami’an majalisar dokokin Amurka kan batun sahihancin zaɓe a Najeriya. Rahotonni...
Wata kotun majistare da ke Birnin Kebbi, ta bayar da umarnin a tsare shugaban wani ɓangare na jam’iyyar ADC, Sufyanu Bala, bisa zarginsa da raina umarnin...
Babban hafsan tsaron Najeriya Janar Olufemi Oluyede ya buƙaci dakarun tsaro su ƙara ƙaimi wajen yaƙi da ƴanbindiga a jihohin arewa maso yamma, inda ya nanata...
Jam’iyyar APC, ta fitar da jadawali da tsare-tsaren fitar da yan takara na zaben shekarar 2027 da ke tafe. Ta cikin wata sanarwar da Sakataren...