

Jam’iyyar ADC, ta bukaci Hukumar Zabe ta Najeriya INEC, da ta sake duba batun yin amfani da malaman jami’a da ke da ra’ayin siyasa wajen tattarawa...
Hukumar tsaro ta Civil Defence, ta kama mutane 13 da ake zargi da aikata laifukan satar wayoyin wutar lantarki da fashi da makami da kuma satar...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta ce ta cafke wasu tarin miyagun kwayoyi, wadanda aka boye a cikin kayayyakin da aka...
An buɗe hannun jari mafi girma a Afirka ga jama’ar da ke da sha’awar siyan hannun jari a matatar mai ta Dangote. Matatar ta Ɗangote tana...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta samar da gidaje sama da dari hudu da Tamanin a Rijiyar Gwamgwan da ke karamar hukumar Dawakin Kudu. ...
Iraƙi ta sanar da sake buɗe wasu hanyoyi uku a kan iyakarta da Iran, bayan da aka rufe su sakamakon wani harin jirgi mara matuƙi da...
Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya ce rikicin Boko Haram ya lalata gine-ginen makarantu sama da dubu biyar a fadin jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a...
Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta ce, ta kama mutane 262 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban, tare da kubutar da mutane 27 da aka yi...
Gwamnatin Najeriya da kasar Amurka na shirin ƙulla yarjejeniyar fahimtar juna, ta MOU, domin ƙarfafa haɗin gwiwa a fannin hakar ma’adinai. Ministan Ma’adanai na Najeriya,...
Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga dukkan ƴan takarar siyasa da jam’iyyun da za su fafata a zaɓuka masu zuwa da su gudanar da yakin...