

Tawagar kwallon Kwando ya Kano Pillars ta fara gasar firmiyar Najeriya NBBF zagaye na biyu da kafar dama. Hakan ya biyo bayan samun nasara a...
Dakarun rundunar sojin Najeriya tare da haɗin gwiwar ƙungiyar yan sa-kai ta CJTF sun lalata sansanonin ‘yan ta’adda a dajin Sambisa da ke ƙaramar hukumar Gwoza...
Jam’iyyar PRP ta zargi tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da yi Mata zagon kasa ta hanyar siyan form ga ‘yan takarar Jam’iyyar a...
Kungiyar Tuntuba Ta Arewa ACF ta yi Allah-Wadai bisa kamawa da, tantancewa da kuma tozarta Mata yan Arewa da ake zargin jami’an tsaron Amotekun na jihar...
Tsoffin hafsoshin sojin Najeriya kuma abokan aikin marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, sun bukaci da a yi wa tsarin tsaron kasar nan garambawul. ...
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi kira ga dukkan hukumomin tsaro, shugabannin al’umma da sauran masu ruwa da tsaki da su haɗa kai domin fuskantar...
Majalisar Tattalin Arzikin Najeriya NEC, ƙarƙashin jagorancin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ta amince da ware Naira biliyan 83 da miliyan 200 domin aiwatar da shirye-shiryen...
Dan gidan tsohon mataimakin gwamna Kwamared Aminu Abdussalamu Gwarzo, Alhaji Mujahid Aminu Abdussalamu Gwarzo, ya yi karar Daraktan yada labaran gwamnan Kano Sunusi bature Dawakin Tofa...
Hukumar zabe ta kasa INEC ta ce Jam’iyyu uku ne zasu fafata a zaben cike gurbi da za a gudanar na dan majalisar tarayya a kananan...
Dakarun sojin Najeriya sun ceto sauran mutane hudu da aka yi garkuwa da su tare da marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya a Jihar Katsina....