

Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta ce, ta samar da asibitoci da likitoci na musamman domin kula da lafiyar maniyyata har zuwa dawowarsu...
Tsoffin yan takarar shugaban kasa a zaɓen 2023 Peter Obi, da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso sun sauya sheka zuwa jam’iyar NDC. Jiga-jigan adawar sun karɓi...
Dakarun soji na Operation Fansan Yamma, sun hallaka ’yan ta’adda guda tara a jihohin Katsina da Zamfara. Wannan na cikin sanarwar da jami’in yaɗa labarai...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta sanar da ranar Asabar, 20 ga Yunin 2026 domin gudanar da zabukan cike gurbi na kujerun majalisu...
Kungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International ta bukaci hukumomin kasar nan su binciki mutuwar Fulani akalla 150 a wani sansani a Jihar Kwara. Ta...
Ma’aikatan ƙananan hukumomi a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a Maiduguri don nuna rashin jin daɗinsu kan rashin aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na...
Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya ce rufe mashigar Hormuz na taɗiye tattalin arzikin duniya. Antonio Guterres ya bukaci a gaggauta buɗe...
Gwamnatin Jihar Abia, ta bayyana cewa ana daf da kawo ƙarshen yajin aikin da ƙungiyar ma’aikatan shari’a ta Judicial Staff Union of Nigeria ke yi, bayan...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana jin daɗinsa kan hukuncin da Kotun Kolin kasar nan ta yanke dangane da rikicin shugabancin Jam’iyyar ADC....
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya miƙa sunan Joseph Olasunkanmi Tegbe domin zama sabon Ministan Wutar Lantarki. Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Bayo Onanuga,...