

Rundunar sojin kasar nan da ke gudanar da aikin ‘Operation Hadin Kai’ ta bukaci mazauna yankin Arewa maso Gabas su kasance cikin shiri da taka-tsantsan a...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta sake jaddada kudirinta na kara hada kai da Rundunar Sojin Sama kasar nan da sauran hukumomin tsaro domin magance matsalar rashin tsaro...
Hukumar kiyaye Afkuwar hadurra FRSC, ta bukaci direbobin da ke bin hanyar Abuja zuwa Kaduna da su yi hakuri tare da bin dokokin hanya sakamakon cunkoson...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya ce sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatinsa ke aiwatarwa sun jawo wa ‘yan Najeriya wahala, yana mai cewa shi ma ya...
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta kasar nan reshen jihar Sokoto, wato ASUU Zone 10, ta zargi gwamnatin tarayya da gaza cika alkawuran da aka cimma tsakanin bangarorin...
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban hukumar shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta JAMB. Wannan na cikin wata ...
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta sanar da kammala jigilar maniyyata aikin Hajjin bana zuwa ƙasar Saudiyya. Hukumar ta ce an kammala jigilar ne bayan jirgin...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya JAMB, ta saki sakamakon dalibai 279 na jarabawar UTME da ta rike domin ci gaba da bincike kan...
Hukumar Kula da Filayen Jiragen saman Najeriya FAAN, ta ce ta kara tsaurara matakan kariya a dukkan filayen jiragen sama na kasa da kasa sakamakon sake...
Rundunar ƴan Sandan jihar Kano, ta ce, ta kama mutane 248 da ake zargi da hannu a aikata laifuka daban-daban da suka hada da fashi da...