

Gwamnatin Tarayya ta ce an samu karin wutar lantarki daga Megawat 3,951 zuwa Magawat W 4,300 tsakanin 28 ga Maris da 10 ga Afrilun shekarar da...
Amurka ta yaba da kokarin kasar nan kan yadda take hanzarta shari’o’in da suka shafi ta’addanci, bayan samun nasarar yankewa mutum 386 hukunci a wasu shari’o’i ...
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya ce kasuwar Jilli da ke karamar hukumar Gubio, da aka kai harin sama da ya yi sanadin mutuwar fararen...
Rundunar ’yan sandan Jihar Gombe ta kama wasu mutane biyu dauke da bindiga a unguwar Orji kusa da Otal ɗin Jiemere. Hakan na cikin sanarwar...
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya ce rikice-rikicen cikin gida da ke addabar jam’iyyun adawa alama ce ta rashin shirin su na iya...
Shugabannin jam’iyyun adawa na PDP da ADC sun gudanar da wani taron sirri a birnin Abuja, a gidan tsohon shugaban majalisar dattawa David Mark. Rahotanni...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da biyan kudaden garatuti karo na shida ga tsofaffin ma’aikatan gwamnati da suka kammala aikinsu, inda aka...
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai wani hari cikin dare kan wasu yankuna da dama a Jihar Kebbi, inda suka kone gidaje tare...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Bauchi ta kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a wani kisan kai da ya faru a karamar hukumar Zaki....
Jam’iyyar ADC ta zargi hukumar zaɓe INEC, da shirya hanyoyin da za su hana ta tsayar da ‘yan takara a zaɓen 2027. A cikin wata...