Dakarun sojin Nijeriya na runduna ta daya da ke aiki a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna sun samu nasarar hallaka ‘yan bindiga guda biyar, tare...
Kotun gidan Yari a Afrika ta kudu ta yi watsi da bukatar tsohon zakaran tseren nakasassu Oscar Pistorius da ya nemi a sake shi gabanin ƙarewar...
Hukumar kula da kafofin yaɗa labarai ta Nijeriya NBC, ta ci tarar gidan talabijin na Channels har Miliyan biyar sakamakon karya doka a wani shiri da...
Yayin da zaɓaɓɓen gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya karɓi shedar lashe zaɓensa a yau Laraba, Mataimakin Gwamnan kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar APC...
Hukumar tsaro ta DSS, ta ce, ta samu nasarar kama wasu gawurtattun ‘yan fashi da makami guda shida a garin Gegu Beki da ke kan hanyar...
Jam’iyyar PDP a jihar Kebbi ta ce, kiraye-kirayen ayyana sakamakon zaben gwamnan jihar da jam’iyyar APC ke ba komai ba ne face yin katsa-landan ga hurumin...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya jaddda goyon bayansa ga tsarin eNaira da tsarin takaita hada-hadar tsabar kudi a hannun al’umma wadanda babban...
Hukumar INEC ta sanya ranar Asabar 15 ga watan Afrilu mai zuwa domin ƙarasa zaɓukan Gwamnoni da ƴan majalisun da ta bayyana a matsayin basu kammala...
Jami’an tsaron gabar tekun kasar Tunisia, sun sanar da tsamo gawarwakin wasu yan cirani su Ashirin da tara daga cikin ruwa wadanda suka fito daga kasashen...
Hukumar kidaya ta Nijeriya NPC, ta ce, za ta yi amfani da na’urori na zamani wajen gudanar da aikin kidayar jama’a da za a gudanar a...