

Rukuni na biyu na ’yan kasar nan 705 da ke gudun hijira a ƙasar Kamaru sun dawo gida, inda suka isa garin Banki a Karamar Hukumar...
Gwamnatin Kano ta bukaci majalisar dokokin jihar, tayi gyara akan dokar albashin zababbun kansilolin ta, domin bata damar daga darajar albashin nasu zuwa matakin da zai...
Rundunar sojin kasar nan, ta lalata wata maɓoyar masu garkuwa da mutane tare da ceto mutum takwas a dajin Badurum Kasa da ke ƙaramar hukumar Kauru...
Majalisar dattawa ta fara nazari kan ƙudirin gyara dokar zaɓen shekara ta 2022, inda ta mayar da hankali kan wasu sassa da ake ganin suna buƙatar...
Rundunar sojin Najeriya, ta ce, dakaruna na Operation WHIRL STROKE, sun gano wata masana’antar ƙera makamai ba bisa ƙa’ida ba da ke ɓoye a yankin Agwatashi...
Shalkwatar tsaron Najeriya, ta ce, ta kammala binciken da ta ke yi kan yunƙurin kifar da gwamnati wanda aka yi a shekarar da ta gabata, inda...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta yi rashin nasara a hannun abokiyar ta, ta Wikki Tourist a wasan mako na 22 a gasar firimiyar kasa...
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet, ta shawarci mutanen da ke fama da lalurar Asma da sauran matsalolin numfashi da su yi taka-tsantsan da yanayin...
Shugaban Kasa Bola Tinubu zai bar Abuja a yau Litinin don ziyarar aiki a turkiyya , a wani ɓangare na ƙoƙarin ƙarfafa dangantakar ƙasashen biyu. ...
Shugabancin Karamar Hukumar Dala, ya haramta duk wani wasa a lokacin bukukuwan aure, da kuma kidan gangi a fadin karamar hukumar, sakamakon yadda wasu ke fakewa...