Hukumar ICPC mai yaƙi da cin hanci da rashawa ta ce, jami’anta sun kama mutane huɗu bisa zargin su da sayen ƙuri’a yayin zabe a jihohin...
Shugaban majalisar dokokin jihar Yobe Ahmed Lawan Mirwa na jam’iyyar APC mai mulki ya rasa kujerarsa a zaben gwamna da na ‘yan majalisar dokokin jihar da...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya umarci masu unguwanni da hakimai da har ma da dagatai da su kara sanya ido wajen shige...
Ma’aikatan wucin gadi na hukumar zabe ta INEC da suka yi aikin zaben shugaban kasa da yan majalisar tarayya a karamar hukumar Nassarawa da ke jihar...
Rundundar ‘yan sandan jihar Kano, ta sanya dokar takaita zirga-zirgar jama’a da ababen hawa daga karfe 12:00 na daren yau juma’a 17 ga watan Maris. Hakan...
Hukumar yaki da cin hanci da rashwa ta EFCC ta ce, ta tura jami’anta 200 zuwa jihohin Kano da Jigawa da Katsina domin yaki da masu...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta tabbatar da tashin wata gobara a kasuwar sayar da Tumatir ta Dan Dabino da ke yankin karamar hukumar Bagwai....
Rundunar yan sandan jihar Kano, a bukaci al’ummar jihar da su kwantar da hankalinsu tare da fita domin kada kuri’ar a zaben gwamna ba tare da...
Hukumar yaƙi da fataucin bil-Adama ta Najeriya NAPTIP ta ce, ta ceto wasu yan mata 11 da aka yi yunkurin safararsu daga kasarta zuwa kasar Libya....
Wani kwararren likitan dabbobi a jihar Kano Dakta Abdullahi Abubakar Gaya ya bukaci al’umma da su rinka kula da lafiyar dabbobin su domin gujewa yaduwar cututtuka...