

Mai Martaba sarkin Kano khalifa Muhammadu Sunusi II, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kafa l kotu ta musamman da za ta rika hukunta masu safarar...
Gamayyar kungiyoyin ƙwadagon Najeriya na NLC da TUC, sun bayyana shirin su na gudanar da zanga-zangar goyon baya a gobe Talata 3 ga Fabrairu domin tallafa...
Rundunar ‘ƴan sandan jihar Kaduna ta ce mutum 80 daga cikin masu ibada da aka sace sun koma gida, makonni bayan aukuwar lamarin. Mutanen na...
Ministan Tsaron ƙasar nan Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa yana daga cikin mutanen da masu shirin juyin mulki suka sa a jerin waɗanda...
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta jaddada kudirinta na fara shirye-shiryen aikin Hajjin shekarar 2026 a kan lokaci. Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi...
Allah ya yi wa shahararren malamin Musuluncin nan Sheikh Khalifa Usman Idris Kusfa wanda aka fi sani da Rigi-Rigi, rasuwa sakamakon fama da jinya da ya...
Jami’ar Bayero da ke Kano, ta haramta yin amfani da sunanta ko tambarinta a kafafen sada zumunta ba tare da sahalewa daga gare ta ba, domin...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanar da cewa za ta fara rajistar masu kaɗa ƙuri’a a dukkanin yankuna na Ƙaramar Hukumar Dala,...
Ma’aikatar Muhalli da sauyin yanayi ta Jihar Kano ta kai ziyarar duban tsaftar tashar mota ta Kano line A B wadda a yanzu ake kira KAROTA...
Gwamnatin sojin Burkina Faso ta rushe jam’iyyun siyasa da ƙungiyoyi a ƙasar biyo bayan dakatar da su a shekarar 2022, sannan kuma za a miƙa duka...