

Wani rikici ya barke a karamar hukumar Rano ta jihar Kano a yau Litinin biyo bayan mutuwar wani matashi mai suna Abdullahi Musa inda rahotonni suka...

Ɗan Majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar ƙaramar hukumar Doguwa Alhaji Salisu Ibrahim Muhammad ya bukaci gwamnatin jiha da ta tarayya da su gaggauta kai wa...

Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kano, a ranar Litinin, ta yanke wa wani mutum mai suna Shafi’u Abubakar, mai shekaru 38 hukuncin kisa...

Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba El-mustapha ta gano tare da kama wasu na’urori da ake yin amfani da su...

Rundunar sojin Najeriya ta Operation Safe Haven, ta kama manyan yan fashi 4 tare da ƙwato bindigu da harsasai a jihar Filato. Jamiʼin yada labaran...

Jam’iyyar adawa ta PDP, ta sanar da dage taron kwamitin zartaswarta na ƙasa karo na 99, wanda aka shirya gudanarwa ranar Talata, 27 ga watan nan...

Gwamnatin jihar Kano ta kafa wani kwamitin mai mutane tara domin gudanar da bincike kan zargin biyan albashi ga ma’aikatan kananan hukumomi su 379 da ba...

Kungiyar rajin tabbatar da adalci da daidato da yaki da cin hanci da rashawa SERAP ta yi karar babban bankin kasa CBN kan rashin bada cikakkun...

Dakarun rundunar sojin Najeriya na Operation Fansan Yamma sun hallaka wasu ƴan bindiga 21 a dajin Shawu da ke yankin karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina....

Kungiyar yan kasuwar Singa da ke Kano, AMATA ta bukaci gwamnatin Kano karkashin Gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf da ta waiwayi kasuwar donin cika alkawarin da...