Shalkwatar tsaron Nijeriya, ta bayyana cewa ‘yan ta-da-ƙayar-baya da iyalansu su feye da dubu daya da dari uku da talatin da biyu sun miƙa wuya ga...
Kotun Ƙolin Nijeriya, da ke birnin tarayya Abuja, ta tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a matsayin dan takarar kujerar Sanatan Kano ta tsakiya a jam’iyyar...
Wata gobara da ta tashi a kasuwar Ƴan Katako da ke Muda Lawan a jihar Bauchi, ta kone shuguna da dama da kuma tarin dukiya. Rahotonni...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC shiyyar Kano, ta ce, ta kama mutane da dama bisa zargin su da aikata laifin sayen ƙuri’u...
Ma’aikatar muhalli ta jihar Kano ta bukaci sabon babban sakatarenta Malam Aliyu Yakubu Garo da ya kasance mai sadaukarwa a ayyukansu domin ciyar da ma’aikatar gaba....
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC ta ce, ta shiga harkokin zaben bana ne domin tabbatar da cewa an yi shi yadda...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC, ta bayyana zaben dan majalisar tarayya na mazabar Doguwa da Tudunwada a matsayin wanda bai kammalu ba. Hukumar...
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya, ta yi jan kunne ga masu zuwa rumfunan zabe da dabbobi musamman ma karnuka da sauran dabbobi masu hatsari. hakan na kunshe...
Babban bankin Nijeriya CBN, ya ce, har yanzu bai bayar da umarni ga bankunan kasuwanci na su fara bayar da tsofaffin kudi ga kwastomomi ba. Mai...
Bayan da Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yi afuwa ga fursunoni goma sha biyu 12 da aka yanke wa hukuncin kisa, tare da sassauta...