

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a, 6 da Litinin 9 ga watan Yunin bana a matsayin ranakun hutu domin gudanar da bukukuwan babbar Sallah. Ministan...
Hukumar jin dadin alhazan Kano tace ta samar da tsari da kuma tsaro ga maniyyatan jihar yayin da ya rage kwana biyu a fara gudanar da...
Ruwan sama mai ƙarfi wanda ke dauke da iska, sun lalata gidaje da dama a garin Makarfi na Jihar Kaduna, lamarin da ya jefa mazauna yankin...
Jami’ai a jihar Neja sun tabbatar da cewa, mutanen da ambaliyar ruwa ta kashe a garin Mokwa na jihar sun haura 200. Kana akwai wasu...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya nada mai Martaba Sarkin Karaye, Alhaji Dakta Muhammad Mahraz Karaye, a matsayin shugaban Kwamitin jagorantar mahajjatan Kano na...
Kotun tarayya da ke zamanta a Kano karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta yanke wa Yar tiktok din nan Murja Ibrahim Kunya hukuncin daurin wata...
Mai alfarma Sarkin Musulmin Najeriya Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya ayyana yau Laraba, 28 ga watan Mayu da muke ciki a matsayin ranar daya ga...
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitin da zai shirya babban taron ta na kasa karkashin gwamman jihar Adamawa Amadu Fintiri. PDP ta ce majalisar zartarwar ta...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya aike wa Majalisar dattawa bukatar neman izinin karɓo bashin kudi kimanin Dalar Amurka biliyan 21 da miliyan 5 daga ƙasashen...
Wani maniyyacin daga cikin alhazan jihar Abiya ya rasu a birnin Makka. Marigayin mai suna Alhaji Sale, wanda shi ne shugaban kasuwar shanu ta Lokpanta da...