Shugabannin kasashen Afurka da dama ne suka yi jawabansu a rana ta biyu a taron koli na Majalisar Dinkin Duniya. Sai dai bayanan shugabannin sun fi...
Gwamnatin tarayya ta ce akwai dalilai masu tarin yawa da ya hanata bayyana sunayen mutanen da suke ɗaukar nauyin masu aikata ta’addanci a ƙasar nan. Ministan...
Jam’iyya mai mulkin kasa APC ta sake dage babban taronta na jihohi a fadin kasar nan zuwa 16 ga watan Oktoba, mai kamawa. Wannan na kunshe...
Hukumar Haute Autorité pour la Consolidation de la Paix mai wanzar da zaman lafiya ta Nijar, ta gudanar wani taro da wakilan ƙabilun jihohin Agadas da...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta cafke wani mutum mai larurar ƙafa, bisa zargin sa da hannu dumu-dumu wajen sace-sace da kuma yin garkuwa da mutane....
Gwamnatin jihar Kano ta haramta shiryayawa ko haska finan-finan kwacen waya da masu nuna ta’ammali da kwayoyi. Shugaban hukumar tace fina-finai ta Kano Isma’ila Na-Abba Afakhallahu,...
Turka turkar da ta kunno kai tsakanin Gwamnatin ƙasar Malawi da hukumar Kwallon ƙafa ta ƙasar , na ka iya shafar wasan kasar da zata fafata...