

Ƙungiyar Taliban a ƙasar Afghanistan ta naɗa Muhammad Hassan Akhund a ranar Talata, a matsayin wanda zai jagoranci gwamnatin Afghanistan, makonni kaɗan bayan ƙwace mulkin ƙasar....
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC ta ce, ta fara aikin nazartar dokokin ƙungiyar a fadin ƙasar nan. Shugaban sashen bincike na ƙungiyar NLC Dakta Onoho’Omhen Ebhohinhen...
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa ta ƙasa NCDC ta ce mutane 65,145 ne suka kamu da cutar kwalara a jihohin 23 cikin kwanaki biyar. Hukumar ta...
Hukumar Kula da yanayi ta ƙasa NiMET ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama mai ƙarfin gaske a Kano na tsawon kwanaki 3. NiMET ta ce,...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na wata ganawa da shugabannin tsaron kasar nan a fadar sa da ke Villa a Abuja. Rahotanni sun bayyana cewa shugaba Buhari...