

Majalisar wakilan Nijeriya ta gargadi jami’o’in kasar nan da kada su fake da sabon tsarin bada rancen kudin karatu ga dalibai wajen karin kuɗaɗen makaranta. Wannan...
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi, ya buƙaci rundunar tsaro ta Civil Defense ta ƙasa da ta tura ƙarin jami’anta domin kawo karshen rikicin manoma da...


Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana damuwarta kan yadda ake cigaba da samun asarar rayuka da dukiyoyin al’umma sanadiyar ambaliyar ruwa. Majalisar ta kuma bukaci Hukumar ba...
Koriya ta Kudu na shirin rattaba hannu kan wata sabuwar yarjejeniya da kasashen Afirka 8 domin taimaka musu inganta harkokin noman shinkafa da ma kaucewa dogaro...
A yau Alhamis babbar kotu Mai cikakken Iko a Abuja karkashin jagorancin Mai shari’a James Omotoso ta bada belin Abba Kyari bayan watanni goma sha takwas....
Majalisar dokoki a jihar Kano, ta amince wa gwamna Engr. Abba Kabir Yusuf, damar ƙara naɗa sababbin Kwamishinoni uku. Amincewar na zuwa ne a Wani zama...
Kwamishinan yaɗa labarai a jihar Kano Baba Halilu Dantiye, ya ce ‘wajibi ne kafafen yaɗa labarai su mai da hankali wajen fito da abubuwan da za...
Hawan Dorayi, ya samo asali ne tun zamanin sarkin kano Abdullahi Bayero inda tarihi ya nuna cewa kafin zuwa dorayi sarki kan je garin gogel da...
Zauren dillalan man fetur na Nijeriya ya ce, tashin farashin litar mai da aka samu ya shafi harkokin kasuwancinsu fiye da yadda ake tunani. Shugaban zauren...
Masanin tattalin arzikin a jami’ar Ilimi ta Sa’adatu Rimi Dakta Abdussalam Muhammad Kani, ya yi hasashen cewa, rusau da gwamnatin Kano ke yi a wuraren da...