

Rundunar ‘yan sanda Katsina ta bayyana kashe wani da ake zargin barawon shanu tare da ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a...
Barista Ibrahim Sule ya ce rashin bin umarnin kotu da wasu gwamnatoci da masu madafan iko a kasar nan ke yi na taka rawa wajen ta’azzara...
Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawarin samar da jakadun wayar da kai na al’umma wato Education Vanguard , a mazabu 484 dake fadin jihar Kano don...
Kungiyar malaman kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano, ta baiwa gwamnatin jihar Kano wa’adin mako guda ta daina sayar da filayen makarantar ga jama’a ko...
Majalisar dokokin jihar Kano za ta gudanar da taron jin ra’ayin jama’a kan kunshin kasafin kudin badi Wanda gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar a...
Majalisar zartaswa ta jihar kano ta amince da kafa hukumar samar da cigaban ilimi a makarantun dake fadin jihar. kwamishinan yada labarai na jihar kano kwamared...
A yayin da Majalisar Dinkin duniya ta ware Ranar 25 ga watan Nuwamba a matsayin ranar yaki da cin zarafin mata ta Duniya,dubban mata a fadin...
A yayinda a ke bikin ranar cin zarafin mata ta Duniya, wani magidanci ya bayyana yadda matan sa ke cin zarafinsa. A yanzu haka wannan magidanci...
Asibitin kashi na Dala ya ci gaba da shirya gangamin taron wayar da kan Al umma akan yanda za a dakile tashin gobara. Mahukuntan kashin asibitin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi kira ga alkalai kan samar da wasu kotuna dan samun sauki wajan gudanar da sharia Shugaban yayi wannan nan jawabi...