

Wasu al’umma dake karamar hukumar shanono a yankunan da suka hadar da Kuka-kure da Tsaure da kuma Alajawa sun koka matuka dangane da irin halin da...
Ministan ayyukan gona da raya karkara Sabo Nanono ya bayyana babu Yunwa a Najeriya. Sabo Nonono ya bayyana hakan ne a taron manema labarai a Abuja...
Iyayen yaran da aka sace a sassan uguwannin Hototo da kewaye a nan Kano sun bukaci al’umma da su taya su da addu’ar neman Allah ya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa, ta kama wani da ake zargin dan kungiyar Boko Haram ne bayan daya gudo daga garin Maiduguri zuwa...
Tsotson nonon mata da mazan su zasu yi ,na taimakawa kwarai da gaske wajen gano cutar daji da aka fi sani da Cancer dake kama maman...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jiha da ta gaggauta daukan mataki tare da bibiyar sauran yara ‘yan asalin jihar Kano da har yanzu suke...
A cikin shirin za ku ji cewa: Iyayen yaran da aka sace tare da kai su garin Onitsha sun nemi a taya su addu’ar gano sauran...
Mataimakin shugaban jami’ar Bayero ta Kano mai kula da sha’anin mulki, Farfesa Haruna Wakili, ya bayyana cewa tursasa wa dalibai ta hanyar neman su da ake...
A ranar jumaar da ta gabata ce rundunar yansanda ta jahar Kano tayi holen wasu mutane da suka sace kananan yara ‘’yan asalin jahar Kano zuwa...
Bayan da aka yi ta rade-raden da zarar ya dawo daga kasar Afrika ta Kudu zai nada kwamishinoni cikin kunshin Gwamnatin sa, kawo yanzu gwamnan Kano...