Kungiyar ma’aikatan Man Fetur da Iskar Gas NUPENG ta rashin jin dadinta, kan kudaden da ake zargin ‘yan-Majalisar tarayyar kasar nan sun rage daga cikin kasafin...
Shugaban majalisar dattijai Abubakar Bukola Saraki ya kalubalanci sabon shugaban jam’iyyar APC Adams Oshiomhole da sauran wadanda aka zaba tare da shi da su gudanar da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana takaicin sa bisa kisan wadanda basu ji ba basu gani ba a jihar Filato, inda kuma ya ce gwamnatin sa...
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta cafke tsohon Gwamnan jihar Benue Gabriel Suswam, sakamakon wata matsalar tsaro da ta kunno kai. Hukumar ta cafke tsohon...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce sama da jam’iyyun siyasa dari ne za su fito cikin takardar kada kuri’a a yayin babban...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin wasu manyan alkalai 28 a babbar kotun daukaka kara da kuma babbar kotun tarayya da kuma babbar kotun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike da wakilai karkashin jagorancin Ministan ilimi malam Adamu Adamu zuwa jihar Bauchi domin jajantawa kan ibtila’in guguwa da Ambali yar...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya yi watsi da barazanar da tsohon gwamnan jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso ke yi na cewar zai kawo...
Gwamnatin Najeriya za ta gina sabbin kebantattun wuraren kiwo guda 94 a jihohin kasar guda 10 don dakile rikicin da ke aukuwa tsakanin manoma da makiyaya....
Rundunar ‘yansanda Kano ta ce babu kanshin gaskiya a rahotannin da wata kafar yada labarai ta ruwaito cewa jami’anta da ke kula da rukunin kantunan Ado...