Majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da harin da ‘yan bindiga suka kai a wani kauye da ke yankin karamar hukumar birnin Gwari a jihar Kaduna...
A ranar 7 ga watan Mayun shekarar 2007 ne tsohon Shugaban kasa marigayi Umar Musa ‘Yar-a-Adua ya bar kasar nan domin ziyartar kasashe bakwai, kuma ziyararsa...
Wani malami daga tsangayar kimiyyar harhada magunguna ta Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria Farfesa Umar Katsayel, ya kirkiro wasu nau’ikan maganin zazzabin cizon sauro wato...
‘Yar majalisar Dattijai mai wakiltar mazabar Lagos ta tsakiya Oluremi Tinubu ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ware ranaku domin bada hutu a fadin...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da kafa kwamitin shugabancin rikon kwarya na kasuwar Kantin Kwari dake nan Kano da zai jagoranci kasuwar na tsohon shekaru uku...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce, gwamnatin sa za ta ci gaba da yaki da cin hanci da rashawa a matsayin wata hanya...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta bayyana cewa hukumar zabe ta jihar Kano KANSIEC da ta shirya zaben kananan hukumomi da aka gudanar...
Kungiyar ba da agaji ta Red Cross ICRC, ta ce, ta hada wata mahaifiya mai suna Aishatu Shehu tare da ‘yarta mai shekaru bakwai mai suna...
Fitacciyar jarumar shirin fina-finan kannywood Hauwa Maina ta rasu a asibitin koyarwa na Aminu Kano a daren larabar da ta gabata. Marigayiya Hauwa Maina ta rasu...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce ya biya naira biliyan dari da arba’in da hudu da miliyan hamsin da uku wajen ba da tallafin mai...