Gwamnatin tarayya ta amince da kashe biliyoyin nairori domin kammala wasu ayyukan raya kasa a jihar Kano. Ministan Samar da wutar lantarki ayyuka da gidaje Babatunde...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta rage kudin ruwa da masu kamfanonin sarrafa shinkafa su ke biya a bashin da suke karba daga gareta. Shugaban kwamitin...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da Sakandare ta kasa JAMB; ta bukaci dalibai da su fara fitar da takardar shaidar jarabawarsu wato examination notification...
Wani hafsan sojin kasar nan ya musanta cewa ‘yan matan Sakandaren Dapchi da mayakan Boko-Haram suka sace a baya-bayan nan an boye su ne a wani...
Hukumar kula da harkokin Wutar Lantarki ta kasa NERC ta baiwa kamfanonin rarraba Lantarkin wato DISCOs guda 11 wa’adin kwanaki 120 domin aiki da sabuwar nau’rar...
A ranar 28 ga watan Maris din shekarar 1963 ne Sarkin Kano na goma sha daya a Daular Fulani marigayi Alhaji Sir Muhammadu Sunusi na daya...
Wani shaida a karar da hukumar EFCC ta shigar gaban babbar kotun tarayya da ke Ikoyin Jihar Lagos Tosin Owobo, ya shaidawa Kotun cewa an gano...
Wasu Mutane da dama sun kamu da cutar Amai da Gudawa da matsanancin Ciwon ciki da Kumburin jiki a garin Panda dake yankin karamar Hukumar Albasu...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dakatar da wasu jami’an ta 205, sakamakon aikata laifuka daban-daban yayin zaben shekarar 2015. Shugaban hukumar na...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci shugabannin jam’iyya mai mulki da ta sake nazartar matakan da zai baiwa dukkanin shugabannin jam’iyyar karin wa’adin shugabanci jam’iyyar ta...