Gwamnatin tarayya ta ce matsalar karancin man fetur da aka yi fama da shi a kasar nan abaya-bayan nan saboda son rai na wasu Dillalan man...
Rahotanni daga jihar Yobe sun ce kungiyar Boko-Haram ta dawo da ‘yan matan Sakandaren Dapchi wadanda ta sace su a ranar sha tara ga watan jiya...
Fadar shugaban kasa ta bukaci majalisar Dattawa da ta janye haramcin da ta yi nakin tantancewa da kuma tabbatar da sunayen mutanen da shugaban kasa Muhammadu...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo, ya ce; an wawushe dala biliyan uku cikin wata yarjejeniya da kamfanin mai na kasa NNPC ya yi da wasu...
A rana mai kamar ta yau ce ta shekarar 2013 hukumomi a Jihar Cross Rver su ka sanar da cewa mutum ne kacal suka tsira da...
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International, ta ce Sojojin Kasar nan sun yi biris da gargadin cewa ‘yan Boko Haram za su kai hari, sa’o’i...
Kungiyar Jama’atul Nasril Islam karkashin jagorancin Sarkin Musulmi Alhaji Alhaji Sa’ad Abubakar ta ja hankalin gwamnatin tarayya wajen ganin ta sauke nauyin al’ummar kasar nan da...
A ranar 19 ga watan Maris din shekarar 2007 ne shugaban kasar Sudan Umar Hassan Al-Bashir ya musanta zargin cewa cin zarafin bil’adama bayan da kasar...
Shugaban kungiyar shugabannin kananan hukumomi ALGON reshen Jihar Kano kuma shugaban karamar hukumar Nassarawa Alhaji Laminu Sani, ya bayyana cewa sahalewa kananan hukumomi ‘yancin gashin kai...
Rundunar ‘yan-sandan Najeriya ta janye tawagarta ta karshe mai dauke da jami’ai 108 da ta rage cikin shirin samar da zaman lafiya na Majalisar dinkin Duniya...