Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Ba za mu tilastawa jama’a karɓar rigakafin corona ba – Boss Mustapha

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce ba za ta tilastawa jama’a karbar allurar rigakafin cutar covid-19 ba har sai allurar ta wadata a Najeriya.

Sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ne ya sanar da hakan jiya a Abuja, lokacin da yake ganawa da kwamishinonin lafiya na Jihohin kasar nan.

Zamu hukunta jami’an gwamnati da basa karbar allurar Corona – Dr Faisal Shu’ib

Boss Mustapha ya ce da zarar allurar ta wadata za a tilastawa ma’aikatan gwamnati yin rigakafin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!