Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ba zan zama shugaban ma’aikatan Tinubu ba- El-Rufa’i

Published

on

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, ya mayar da martani kan rahotannin da ke cewa za’a naɗa shi shugaban ma’aikatan fadar zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Tinubu.

El-rufai ya ce ‘ba zai zama shugaban ma’aikatan Tinubu ba bayan ya kammala wa’adin zangon mulkinsa na biyu a ranar 29 ga Mayun da muke ciki’.

Ganin kusancinsa da Tinubu a lokacin yakin neman zabe, rahotanni sun nuna cewa El-Rufai na cikin wadanda ake zaton za su zama shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa mai jiran gado.

Rahoton: Abdulkadir Haladu Kiyawa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!