Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Bamu Kara kudin Birkila ba – Nassi

Published

on

Kungiyar masu ƙanan sana’o’i da kuma matsakaita ta jihar Kano Nassi ta musanta labarin da ake yadawa na cewar an kara kudin Burkila da kuma Lebura inda ta bayyana haka a matsayin Labaran kanzo kurge.

Shugaban kungiyar Aminu Ibrahim Kurawa ne ya bayyana haka yayin ganawa da gamayyar kungiyoyin Birkila,Lebura,Masu buga Bulo,Tifa, masu gini da kuma masu saida gidaje.

Aminu Kurawa yace wannan na zuwa sakamakon yadda wata takarda ta rinƙa yawo kan cewar an kara kudin Birkila.

Inda yace wannan kawai zance kanzo kurege ne.

Ibrahim Kurawa yace gidan bulo ne kaɗai suka kara kudin bulo sakamakon tsadar siminti.

Inci tara ya koma kan Naira dari hudu da hamsin daga Naira dari uku.

S

ai kuma inci shida da ya koma Naira dari hudu da goma da kuma hudu da ribi shima akan Naira dari hudu da goma

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!