Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kasuwanci

Bankuna su binciki yadda kwastomomi ke shigar da kudi asusun su – EFCC

Published

on

Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziƙin ƙasa ta’annati EFCC ta buƙaci bankunan ƙasar nan su binciki yadda kwastomominsu ke shigar da kuɗi asusun a jiyar su.

Shugaban hukumar Abdurrasheed Bawa ne ya bayyana hakan a Abuja.

Ya ce, kamata ya yi bankunan ƙasar nan su san suwaye abokanan hulɗar su, kafin su bude musu asusun ajiya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!