Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Bude iyakar Nijeriya cigaba ne ga kasuwanci kasar-‘Yan kasuwa

Published

on

 

Al’amura sun fara komawa dai-dai a wasu iyakokin kasar nan bayan da gwamnatin tarayya ta amince a riga shigo da wasu nau’ikan kayyayaki cikin kasar nan.

Al’ummar dake kan iyakar Nigeria da Janhuriyar Niger a Yankin Jibiya a jihar Katsina sunce sun fara samun saukin lamura a bangaren sana’ar su ta fitowa da kayayyaki daga Janhuriyar Niger bayan da Mahukunta a Kasar nan suka amince a rika shigowa da wasu nau’in kayayyaki.

Wasu daga cikin wadanda suke gudanar da kasuwanci a iyakar sun bayyanawa Freedom Radio radio ‘cewa a iya ‘dan takaitaccen lokacin nan da mahukunta suka bayar da dama a shigo da Aya da Dabino da alewa da atamfar da wake sun samu cigaban kasuwancin su fiye da misali’.

Sai dai kuma wasu daga cikin ‘yan kasuwar sun ce ‘akwai bukatar a Kara bada dama a rinka shigo da kayan masarufi, don bunkasar kasuwanci dama tattalin arziki kasar nan’.

Rahoton: Yusuf Ibrahim Jargaba

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!