Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Rahotonni

Canjin yanayi na haifar da kwararowar hamada – Masani

Published

on

Wani masanin tsirrai da aikin noma ya bayyana canjin yanayi da cewa daya ne daga abubuwan da ke haifar da kwararowar hamada da fari musamman a kasashe masu zafi.

Kamaludden Tijjani Aliyu na cibiyar Samar da amfanin gona na kasashe masu zafi wato IITA ne ya bayyana hakan a yayin zantawa da Freedom Radio a wani bangare na ranar yaki da kwararowar hamada da annobar fari ta duniya da ake gudanarwa a yau.

Ya ce, kaso 24 na kwararowar hamada da fari na samo asali da yadda manoma ke yin huda a yayin ayyukan noma, Wanda hakan ke ragewa kasa tasiri.

Kwamishinan muhalli na jihar Kano Dakta Kabiru Ibrahim Getso yace, gwamnati zata fara kaddamar da hukuncin doka ga masu sare bishiyu da zarar ta samu sahalewa daga majalisar dokokin jihar Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!