Hukumar tattara haraji ta ƙasa FIRS ta ce, da zarar an yiwa kamfanin Twitter rijista a Najeriya za a ƙara samun kuɗaɗen shiga. Hukumar ta ce,...
Majalisar dattijai ta ce, za ta yiwa sabuwar dokar masana’antar man fetur garanbawul. Shugaban majalisar Ahmad Lawan ne ya bayyana hakan, yayin ganawa da manema labarai...
Cibiyar Habaka Kasuwanci Masana’antu Ma’adanai da Noma ta Najeriya (NACCIMA) ta yi na’am da sabuwar dokar hada-hadar man fetur (PIB) a kasar nan. Shugaban kasa Muhammadu...
Hukumar bunkasa fasahar sadarwa ta Najeriya (NITDA) ta saka wa kamfanin bayar da bashin kudi na Soko Loans tarar naira miliyan 10 bisa fallasa bayyanan abokan...
Bankin bunkasa masana’antu na Najeriya (BoI) ya bayyana shirin tara kudade Yuro miliyan 750 daga kasuwannin bashi na duniya a bana. Za dai ayi amfani da...
Shugaban hukumar sadarwa ta ƙasa NCC, Farfesa Umar Garba Ɗanbatta ya buƙaci matasan da aka bai wa horon dabarun kasuwancin zamani da su alkinta ilimin da...
Shugaban hukumar hana fasa-kwauri ta Najeriya, Kanal Hamid Ibrahim Ali ya alakanta matsalar yawan fasakwaurin man fetur zuwa kasashen ketare da gazawar kamfanin man fetur na...
Hukumar tattara kuɗaɗen haraji ta Najeria (FIRS) ta ɗaukaka ɗara kan hukuncin da babbar kotun tarayya dake garin Fatakwal a jihar Rivers ta yanke kan karɓar...
Asusun ajiyar kudaden ketare a Najeriya ya sake faɗuwa bayan da ya tashi zuwa dala biliyan 33.59, mafi girma sama da wata daya. A wata sanarwa...
Ƴan kasuwar Kantin Kwari sun kai kokensu ga Alhaji Aminu Alhasan Dantata kan ya sanya baki bisa shirin gwamnatin Kano na gina shaguna akan titin Ta’ambo...