Masanin tattalin arziki a makarantar koyar da harkokin kasuwanci a jami’ar Bayero anan Kano ya ce, samar da wadatattun masana’antu a Arewacin ƙasar nan rage marasa...
Hukumar karɓar ƙorafi da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kama wasu mutane da suka shigo da gurɓatacciyar masara. Shugaban hukumar Barista...
Gwamnatin jihar Rivers ta shigar da kara a kotun koli don kalubalantar hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke kan takaddamar karbar harajin kayayyaki na VAT,...
Gwamnatin jihar Kaduna ta haramta shigowa ko fitar da dabbobi daga jihar zuwa wasu jihohin dake kasar nan. Hakan na cikin wata sanarwa da kwamishinan al’amuran...
Babban Bankin Najeriya CBN ya umarci dukkanin bankunan kasar nan da su wallafa sunaye tare da lambar BVN na duk wanda aka samu da sabawa sabon...
Gwamnatin tarayya ta aiwatar da karin haraji da kaso 7.5 na iskar gas da ake shigo da shi kamar yadda farashin sa ya tashi da kashi...
Ministan kimiyya da fasaha da kuma kirkire-kirkire na Najeriya, Dakta Ogbonnaya Onu ya bukaci masu fasahar kirkire-kirkire dasu zage damtse don gina tattalin arzikin kasar nan...
Ma’aikatar Bunkasa Masana’antu da kasuwanci da Zuba Jari ta Najeriya ta yi hasashen samar wa gwamnatin tarayya da kudaden shiga Naira biliyan 1 daga ayyukan sashinta...
Bankuna sun ce duk wanda ya sabawa sabuwar dokar canjin kudaden kasashen ketare zai fuskantar tsatstsauran hukunci daga Babban Bankin Najeriya CBN. Bankunan sun bayyana hakan...
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziƙin ƙasa ta’annati EFCC ta buƙaci bankunan ƙasar nan su binciki yadda kwastomominsu ke shigar da kuɗi asusun a jiyar...