Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya jaddda goyon bayansa ga tsarin eNaira da tsarin takaita hada-hadar tsabar kudi a hannun al’umma wadanda babban...
Kungiyar tarayyar turai EU ta baiwa Nigeriya tallafin Naira Miliyan 75 don yaki da cutar sarkewar numfashi wato Diphtheria a turance. Asusun bayar da agajin zai...
Gwamnatin Nigeriya ta bukaci kungiyar kwadago ta kasar NLC da ta janye batun shiga yajin aiki da ta shirya yi a gobe Laraba. Ministan kwadago da...
Shugaban kungiyar kwararun masana a fannin abinci shiyyar Kano, Dakta Auwal Musa Umar, ya ce, akwai nau’in abincin da ke da matukar amfani ga jikin Dan-adam...
Hukumar INEC ta sanya ranar Asabar 15 ga watan Afrilu mai zuwa domin ƙarasa zaɓukan Gwamnoni da ƴan majalisun da ta bayyana a matsayin basu kammala...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce, kimanin mutane Dari tara da ashirin da biyu ne suka kamu da cutar kwalara a Nijeriya. Hakan na cikin...
Jami’an tsaron gabar tekun kasar Tunisia, sun sanar da tsamo gawarwakin wasu yan cirani su Ashirin da tara daga cikin ruwa wadanda suka fito daga kasashen...
Hukumar kidaya ta Nijeriya NPC, ta ce, za ta yi amfani da na’urori na zamani wajen gudanar da aikin kidayar jama’a da za a gudanar a...
Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta ce ta cafke wani babban ɗan kasuwa dauke da hodar Ibilis mai nauyin Kilo Giram...
Hukumar INEC ta sanar da ranakun da za ta bayar da takardar shaidar lashe zaɓe ga sabbin zababbun gwamnoni da yan majalisun jihohi da suka samu...