Al’umma na cewa, duk da kara wa’adin kwanaki 10 ga babban bankin kasa ya yi na daina amfani da tsoffin takardun kudi, har yanzu al’umma na...
Hukumar zabe mai zaman kanta a Nijeriya INEC ta ce karancin man fetur da ake fama da shi a kasar ka iya shafar shirye-shiryen gudanar da...
Rundunar tsaro ta Civil Defense a Jihar Kano ta bankado wasu maboyar man fetur guda uku adaidai lokacin da ake ci gaba da fuskantar karancinsa a...
Har yanzu yan kasuwa na ci gaba da nuna fargaba kan yadda harkokin kasuwancinsu ya durkushe a yan kwanakin a Jihar Kano, sakamakon rashin kudi a...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta tabbatar da kama wasu matasa biyu da suka sace wasu kananan yara biyu a karamar hukumar Ungogo tare da...
Hukumar Hisba a jihar Kano ta ce,’ auren da matar nan ta daura da saurayin ‘yarta bai saba shari’ar musulunci. Mataimakin babban kwamandan hukumar Hisba Hussain...
Da misalin karfe biyu na ranar yau Laraba ne ake sa ran za a yi jana’aizar marigayi sarkin Dutse Alhaji Dakta Nuhu Muhammad Sanusi wanda ya...
Rundinar ‘yan sandan jihar Kano ta bayar da belin shahararriyar tauraruwar nan ta Tiktok mai suna Murja Ibrahim Kunya. ‘Yan sanda dai sun kama jarumar ne...
Majalisar wakilai ta bukaci babban bankin kasa CBN, da ya janye kudurinsa na daina amfani da tsohon kudin kasar Nan da aka sauya. Mataimakin shugaban kwamatin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nigeriya EFCC, ta ce an samu tsaiko kan cigaba da shari’ar dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya Abdulsalam...