Wani bincike da hukumar lafiya ta duniya WHO ta gudanar ya gano cewa kaso saba’in da bakwai cikin dari na mata masu amfani da man sauya...
Bayan da hukumar zaɓe ta Najeriya INEC ta yi gwajin na’urar tantance masu kaɗa ƙuri’a ta BVAS tu ni ƙungiyoyin suka soma nuna fargaba kan yiwuwar...
A gobe juma’a ne wa’adin daina amfani da tsoffin takardun kudi zai cika bayan da babban bankin kasa CBN ya sanar da karin wa’adin kwanaki goma,...
Kungiyar bijilanti a jihar Kano ta ce, ta samar da jami’an farin kaya domin samun bayanan sirri na masu yunkurin tayar da zaune tsaye a lokacin...
Bankin bada lamuni na duniya IMF ya shawarci babban bankin Najeriya na CBN da ya kara wa’adin daina amfani da tsoffin takardun kudi daga ranar 10...
Gwamnatin tarayya a Najeriya ta amince da dalibai mata musulmai su rika sanya hijabi a fadin kasar. Hakan na cikin wata takarda da ma’aikatar ilimi ta...
Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari na wata ganawar sirri da gwamnan babban bankin kasa CBN Godwin Emefiele a villa da ke Abuja. Rahotanni sun nuna cewa, ganawar...
JA’EEN/MAKABARTA Al’ummar unguwar Ja’een Yamma sun bukaci hukumomi da su dakatar da wani gini da aka fara yi a cikin tsohuwar makabartar unguwarsu. Mutanen sun ce,...
Binciken likitocin kwakwalwa ya gano cewa, halin da yan Najeriya ke ciki na rashin kudi a hannunsu zai iya haifarwa da yawa daga cikinsu cutar damuwa...
Rahotanni na nuna cewa a karon farko Najeriya tun bayan da aka fara samun karyewar Naira da kuma hauhawan farashi, Naira ta samu daraja tare kuma...