Domin jin abubuwan tarihin da suka auku a rana irin ta yau danna alamar sauti Rahoton:Zahra’u Sani Abdullahi
Kotun kolin a Nijeriya da ke zamanta a Abuja ta ba da umarnin dakatar da gwamnatin tarayya daga daina amfani da tsoffin takardun kudi da ta...
Shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari yayi ganawar sirri da Shugabanin Kungiyar gwamnoni ta kasa Aminu Waziri Tambuwal, da Shugaban Kungiyar jam’iyar APC Atiku Bagudu kan matsalar...
Ƙungiyar dillalan Man Fetur ta Najeriya IPMAN, ta buƙaci mambobinta da su ci gaba da sayar da man Fetur kamar yadda suka saba. Hakan na...
Rundunar ‘yan Sandan ta kama matasan biyu ne da shaidar wani gidan radiyo na bogi a nan Kano. Wadannan matasan har ila yau tana zargin matasan...
Aikin titin zai hadar da hanyar Kano zuwa Daura, zuwa Kongollam. Wannan aiki za’a yishine duba da rashin girman haryar, tare da dakile hadduran da ake...
Ɗan takarar Shugaban ƙasa a jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya roƙi Babban Bankin Ƙasa CBN da kada ya ƙara wa’adin 10 ga Fabrairun da muke...
Majalisar zartaswar Najeriya, ta amince a kashe Naira biliyan hudu domin gudanar da wasu muhimman ayyuka guda uku. Ayyukan dai sun hada da gina ofisoshin shugabannin...
Gwaman jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai, ya ce, akwai wasu jami’ai a fadar gwamnatin tarayya ta Aso Villa da ke birnin tarayya Abuja da sike yi...
Babbar kotun daukaka kara a jihar Kano, ta umarci kwamishinan ‘yan sandan da ya gudabar bincika tare da kama shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano Alhaji...