Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeiya NEMA, ta ce mamakon ruwan sama da kuma yin gine-gine a kan magunan ruwa ne ya janyo ambaliyar da...
Ƙasashen Larabawa da dama sun nemi ƙungiyar Hamas ta zubar da makamanta kuma ta haƙura da mulkin Zirin Gaza domin kawo ƙarshen yaƙin da Isra’ila ke...
Ministan Kirkire-Kirkire da Kimiyya da Fasaha Uche Nnaji, ya bayyana cewa ma’aikatarsa za ta yi haɗin gwiwa da Gwamnatin jihar Kano domin bunƙasa kirkire-kirkire da harkokin...
Dakarun undunar sojin Najeriya ta ce, ta yi nasarar kashe yan ta’addar Boko Haram su tara a jihar Borno. Dakarun rundunar musamman ta “Operation Hadin...
Gwamna Alia na Jihar Benue ya rusa Majalisar Zartaswar Jihar tare da umurtar kwamishinoni da su mika ragamar mulki ga sakatarorin dindindin na ma’aikatunsu. Cikin...
Majalisar dokokin Kano ta bukaci gwamnatin jihar ta gaggauta kai wa al’ummar yankunan Garun Malam zuwa yada kwari da Titin zuwa Zaria dauki wajen gyara hanyarsu...
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da naɗin Alhaji Abdulkadir Ibrahim Bello a matsayin sabon Sarkin Gusau. Alhaji Abdulkadir zai ɗare karagar ne a...
Gwamnatin Kano ta ce ta kashe fiye da Naira Miliyan dari hudu da tamanin da hudu wajen gyara makarantu fiye da guda dubu daya da dari...
Wata gobara ta ƙone ɗakin kwanan ɗalibai mata a makarantar Dano Memorial da ke Gidan Mission a Gani da ke a ƙaramar hukumar Sumaila ta Jihar...
Ƙungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International, ta buƙaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, da ya tabbatar an kawo ƙarshen kashe-kashen mutane da ke faruwa a...