Jami’an tsaro a garin Maiha na jihar Adamawa sun samu nasarar kashe wasu ‘yan bindiga tare da kwato manyan makaman harba roka guda 11 Mataimaki na...
Gwamnatin tarayya ta zargi kafafen yaɗa labarai da yin watsi da ƙoƙarin da ta ke yi na yaƙi da ƙalubalen tsaro a ƙasar nan. Ministan yaɗa...
Majalisar wakilan kasar nan ta yi kira ga hukumar sadarwa NCC da ta dakatar da ayyukan sadarwa a jihar Sakoto. Majalisar ta buƙaci NCC din da...
Gwamnatin jihar Jigawa ta bukaci hukumomin shari’a da su kasan ce masu aikata gaskiya a dukkanin ayyukan su. Gwamnan jihar Muhammad Badaru Abubakar ne ya bayyana...
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da mutuwar wasu mutane bakwai sakamakon zargin su da Maita a Kauyen ‘Dasin ‘Kwate dake karamar hukumar Fofore a...
Malam Abduljabbar Kabara ya zargi lauyoyin sa da yi masa shigo-shigo ba zurfi. Malamin ya bayyana hakan a gaban kotu, bayan da lauyoyin sa suka bayyana...
Mai sharhi kan al’amuran ilimi kuma malami a tsangayar ili a jami’ar Bayero da ke nan Kano ya bayyana tsarin ilimi kyauta kuma dole da gwamnatin...
Shugaban hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa EFCC ya Abdurasheed Bawa ya samu sauƙi tun bayan faɗuwa da yayi a fadar shugaban...
Shugaban hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa EFCC Abdulrasheed Bawa ya yanke jiki ya faɗi a fadar shugaban ƙasa. Bawa ya faɗi...
Lauyoyin Malam Abduljabbar sun janye daga bashi kariya a gaban kotun shari’ar musulunci a Alhamis ɗin nan. Lauyoyin sun janye ne jim kaɗan bayan gabatar da...