

Sarkin Kano na 16 kuma tsohon Gwamnan Babban Bankin kasa CBN, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana cewa, bai kamata gwamnatin Shugaban kasa Tinubu ta ci gaba...
Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II kuma tsoho gwamnan Babban Bankin kasa CBN, ya bayyana cewa tsoron hare-haren Boko Haram ne ya sa tsohon shugaban kasa...
Kazalika majalisar ta nemi gwamnati da ta samar da hanyar da ta samu daga kumurya zuwa garin Wudil don bunkasa harkokin noma a yankin. A yayi...
jarman Kano Hakimin Gundumar Mariri ya bukaci Hakimai da masu unguwani da su tsaya tsayin daka wajan ganin sun gudanar da ayyukan su cikin gaskiya da...
Gwamnatin jihar Jigawa ta Kaddamar da fara aikin Hanya me tsawon Kilo mita 30 da ake sa ran aikin zai lakume kimanin Naira Biliyan 7. Gwamnan...
Ma’aikatar Sufuri ta Jihar Kano, ta kafa kwamiti na musamman domin ingantawa da tabbatar da tsarin aiki mai ɗorewa a ma’aikatar. Wannan mataki na daga cikin...
Majalisar kolin shari’a ta kasa reshen jihar Kaduna ta yi Allah-wadai da kalaman Rabaran Matthew Hassan Kukah, wanda yace aiwatar da dokar Shari’ar Musulunci a arewacin...
An rufe dukkan kotunan jihar Kaduna a ranar Litinin bayan kungiyar ma’aikatan shari’a ta Najeriya (JUSUN) ta fara yajin aiki na sai baba-ta-gani domin neman aiwatar...
Shugaba Trump na Amurka ya sauka a birnin Tokyo na ƙasar Japan a wata ziyara da ya ke yi a yankin Asia. Mista Trump zai gana...
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za’a samu yanayin Hazo da kuma ruwan sama a wasu sassan Najeriya nan daga yau...