

Gwamnatin tarayya ta yabawa ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa NARD bisa janye yajin aikin sama da watanni biyu da suka yi. Ministan ƙwadago da...
Babbar kotun tarayya a birnin tarayy Abuja ta yanke wa Faisal ɗan tsohon shugaban kwamitin gyaran Fansho Abdulrasheed Maina hukuncin ɗaurin shekara 24 a gidan yari....
Gwamnatin tarayya ta ce, za ta fara rushe duk wani gida ko masana’anta da aka gina a kan magudanan ruwa a faɗin ƙasar nan. Ministan sufuri...
Gwamnatin jihar Neja ta amince da naɗin Alhaji Muhammad Barau a matsayin sabon sarkin Sudan na Kontagora. Kwamishinan ƙananan hukumomi da harkokin masarautu na jihar Emmanuel...
A Alhamis ɗin nan ne shugaba Muhammadu Buhari zai gabatar da kasafin kuɗin shekara mai kamawa ta 2022 ga majalisun tarayya. Ministar kudi Hajiya Zainab Ahmed...
Hukumar kashe gobara a babban birnin tarayya Abuja ta tabbatar da ƙonewar mutum 1 sakamakon gobarar da ta tashi a ma’aikatar ilimi ta tarayya. Mai magana...
Ƴan bindigar da suka sace ɗalibar jami’ar Bayero mai suna Sakina Bello sun nemi kuɗin fansa na naira Miliyan ɗari kafin sakin ta, kamar yadda jaridar...
Zaurin hadinkan Malamai da kungiyoyin musulinci na Kano ya yabawa majalisar dokokin jihar Kano dangane da dakatar da ci gaba da gine harabar masallacin waje dake...
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta amince da fara amfani da nau’in allurar rigakafin zazzabin cizon sauro na Malaria, nau’in allurar da ke matsayin irinsa na...
Wata mata ta kwarawa kishiyar ta tafasasshen a jiki. Hafsah Isa mai shekaru 21 wadda kuma ita ce amarya a gidan ta kwarawa kishiyar ta Daharatu...