Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA ta ce, ta kama wasu abubuwan fashewa a kan hanyar zuwa jihar Zamfara da aka yi niyyar...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi martani kan zargin da tsohon Sakataren gwamnatinsa jihar Abdullahi Baffa Bichi, da ya yi na cewar ana...
Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudirinta na magance matsalar karancin gidaje da ke addabar al’ummar jihar. Kwamishinan gidaje da ci gaban birane na jihar Kano,...
Gwamnatin kano ta ce za ta tabbatar da magance duk wata matsalar Zaizayar ƙasa a dukkannin yankunan dake fama da matsalar a faɗin jihar, musamman a...
Yayin da ake gudanar da bikin ranar ma’aikata a yau Alhamis, Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sha alwashin ci gaba da inganta rayuwar...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana kudirinta na ci gaba da inganta rayuwar ma’aikata da samar musu da yanayin aiki nagari a fadin jihar. Gwamna Abba...
Bankunan kasuwancin kasar nan sun ƙara kuɗin tura saƙon kar ta kwana na SMS zuwa Naira 6, daga Naira 4 da ake biya a baya....
Kungiyar Tuntuba ta Dattawan Arewa (Arewa Consultative Forum – ACF) ta yi kira ga gwamnonin jihohi 19 na Arewa da su gudanar da cikakken sauyi a...
Rundunar sojojin Nijeriya ta tabbatar da tashin gobara a rumbun makamai da ke barikin sojoji na Giwa Barracks da ke birnin Maiduguri a Jihar Borno ta...