Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya nuna kaɗuwarsa kan rasuwar tsohon ministan noma, Cif Audu Ogbeh. Shettima ya bayyana haka ne lokacin da ya jagoranci...
Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta zargi hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC da cewa ta zama ƴar koren jam’iyya mai mulki ta APC,...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da shirin tudun mun tsira ga dukkanin waɗan da suka tuba daga harkar daba a faɗin jihar kano domin tabbatar da...
Sojojin Jamhuriyar Nijar sun samu nasarar ceto ƴancirani guda 50 da suke maƙala a sahara a hanyarsu ta tafiya ƙasar Libya. RFI ta ruwaito cewa mutanen...
Rikici ya sake ɓarkewa a gabashin Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo tsakanin ƴan tawayen AFC da na M23 da kuma dakarun sojin Congo masu samun goyon bayan ƙungiyar...
Gwamnatin jihar Sakoto, ta ce, za ta gyara manyan asibitocin jihar guda 21 domin ganin tsarinsu ya yi dai-dai da na zamani. Kwamishinan lafiya na...
Asusun tallafa wa manyan makarantun gaba da sakandare na Najeriya Tetfund, ya ce, ya fitar da sama da naira biliyan 100 domin kara inganta fannin koyar...
Rahotonni daga gwamnatin mulkin soji a kasar Mali sun ce, an kama sojoji kusan talatin bisa zargin su da hannu a shirin kifar da gwamnatin kasar....
Dakarun sojin Najeriya, sun kashe babban kwamandan ‘yan ta’adda Amirul Fiya, wanda aka fi sani da Abu Nazir, tare da wasu yan ta’adda a ƙaramar hukumar...
Shugaban ƙasa Bola Tinubu, ya kafa kwamiti karkashin shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, domin kawo ƙarshen rikicin cikin gida a jam’iyyar APC a jihar Bauchi. ...