Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta bayyana cewa za ta koma majalisar dattijai a gobe Talata, bayan hukuncin kotu da ya soke dakatarwar da aka yi mata. ...
Ɗan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Liverpool da kasar Portugal, Diogo José Teixeira da Silva, wanda aka fi sani da Diogo Jota, ya rasu...
Gwamnatin jihar kano ta umarci masu gudanar da sana’ar gwangwan a da su dakatar da sayo kayayyakin daga yankin Arewa maso Gabas sakamakon iftila’in da aka...
Kwalejin shari’ar Musulunci ta Aminu Kano, watau Legal ta rantsar da dalibai 848 wadanda ke yin karatun Digiri na farko wanda makarantar ke gudanarwa a karkashin...
Gwamnatin Tarayya, ta buɗe cibiyar bunƙasa fasahar zamani da ta gina a nan Kano domin ƙara buƙasa harkokin fasahar sadarwa a faɗin Najeriya. Da ya...
Gwamnatin tarayya ta sanya ranar 1 ga watan Agustan bana a matsayin wa’adin fara bayar da tsattsauran hukunci ga baki ‘yan kasashen waje da suka wuce...
Bayan shafe tsawon yinin jiya Litinin ana kai ruwa rana tsakanin mambobin babbar jam’iyyar hamayya ta PDP, jam’iyyar ta gudanar da taron na kwamitin zartaswa watau...
Jam’iyyar APC, mai mulki ta bayyana cewa za ta gudanar da taron Kwamitin Zartaswarta na Kasa NEC a ranar 24 ga watan nan da muke ciki...
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, tare da tsohon Shugaban jam’iyyar APC Dakta Abdullahi Umar Ganduje, sun sauka a birnin Madina, domin halartar jana’izar, Alhaji...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da kaddamar da wani sabon shirin tallafin karatu ga ɗalibai daga ƙasashen da suka kasance mambobi a kungiyar Kasashen...