Gwamnatin jihar Kaduna, ta sanar da sanya dokar hana fita ta tsawon sa’o’i ashirin da hudu a Sabon garin Nassarawa da Tirkaniya a ƙaramar hukumar Chikun....
Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari, da mataimakinsa Farfesa Yemi Osinbajo da ministocinsa za su fara bayyana kadarorinsu gabanin mika mulki ga sabuwar gwamnati ranar 29 ga watan...
Babbar kotun jihar Kano ta musanta wani labarin kanzon kurege dake cewa kotu ta dakatar da zaben cike gurbi na Alhasan Ado Doguwa. Mai magana da...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yiwa sabon zabebben gwamnan jihar mai jiran gado Engr Abba Kabir Yusif, fatan gudanar da mulki yadda ya...
Dakarun sojin Nijeriya na runduna ta daya da ke aiki a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna sun samu nasarar hallaka ‘yan bindiga guda biyar, tare...
Kotun gidan Yari a Afrika ta kudu ta yi watsi da bukatar tsohon zakaran tseren nakasassu Oscar Pistorius da ya nemi a sake shi gabanin ƙarewar...
Hukumar kula da kafofin yaɗa labarai ta Nijeriya NBC, ta ci tarar gidan talabijin na Channels har Miliyan biyar sakamakon karya doka a wani shiri da...
Kafar yada labaran ƙasar Turkiyya TRT ta ƙaddamar da sabbin sassan yaɗa huɗu da za su rinka yada shirye-shiryensu a harsuna daban-daban. Sabbin bangarorin sun haɗar...
Wani kwararran likitan iyali a Jihar Kano Dakta Jamilu shu’aibu ya ce, sauyin yanayin da aka samu na hazo da kuma yayyafi a wasu lokutan ka...
DMO ta koka dangane da karuwar bashin da ake bi kasar nan. Bashin da ya kai yawan Naira tiriliyon 46. Hakan ya samo asali ne biyo...