Kungiyar masu ƙanan sana’o’i da kuma matsakaita ta jihar Kano Nassi ta musanta labarin da ake yadawa na cewar an kara kudin Burkila da kuma Lebura...
Shirin Gidan Yanci Fellowship shiri ne da zai koyawa matasa guda 15 da zai koyawa matasa dabaru da kuma hanyoyi da zasu zakulo matsalolin da...
Wani matashi mai sana’ar sai da katin waya ya a Jihar Kano’ cr bayyana cewa da jarin katin dubu uku ya siya babur da yake hawa....
Mai martaba sarkin kano Alhaji Aminu Ado Bayero yayi Kira ga gwamnatin tarayya da ta duba da irin halin da al’umma suke ciki na matsin rayuwa,...
Hukumar dake yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta EFCC ta ce tana neman mai dakin tsohon gwamnan babban bankin Nigeria CBN Godwin Emefiele tare...
Gwamnatin Nijeriya ta ce tana cigaba da yin duk mai yiwuwa wajen tabbatar da ganin ta cikan alkawuran data daukarwa gamayyar kungiyoyin kwadago na NLC da...
Babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Nijeriya ta kalubalanci gwamnatin tarayya bisa bayyanar wata takarda da ke nuni da yadda aka bukaci baiwa kwamatin da gwamnatin...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Gombe ta yi watsi da ikirarin cewa akwai yan bindiga a wasu sassan jihar.Tun a ranar Talatar data gabata ne dai...
Mai martaba sarkin kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya tunatar da asabitin kashi na dala kan su kula da tsarin ayyukansu wajen tausayawa marasa lafiya, ta...
Hukumar aikin hajji ta Nijeriya NAHCON ta bayyana kudin da maniyyata aikin hajjin bana zasu biya a hukumance. Ta cikin wata takarda mai dauke da sa...