Hukumar kiyaye abkuwar haddura ta kasa FRSC ta ce za ta baza jami’anta a ranakun tsaftar muhalli don yaki da masu karya doka. Babban kwamandan hukumar...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci al’umma jihar da su kiyaye karya dokokin da ta ke sanyawa a karshen kowanne wata da ake gudanar da tsaftar muhalli....
Kotun majistiri mai lamba 8 da ke gyaɗi-gyaɗi ta kori ƙarar matar nan Fatima Hamza da ake zargi da kisan ƴar aikinta. Lauyan Gwamnati Muhammad Sani...
An bude sabon Masallacin Kamsussalawati, a unguwar Rangaza Inkyan dake Layin Mai Garin Rangaza a Karamar hukumar Ungogo. Masallacin wanda wani matashi kuma dan Kasuwa, Alhaji...
Sabon kwamishinan ‘Yan Sandan jihar Kano Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya ce, zasu fito da sabbin dabaru domin ganin zaman lafiya ya kara tabbata a jihar. Kwamishinan...
Shugaban hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano (KAROTA), Baffa Babba Dan Agundi, ya nemi afuwar matuka baburan adaidata sahu. Baffa Baffa ya ce...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da ƙudirin dokar tilasta gwaji kafin aure, don takaita yaɗuwar cututtuka. Majalisar ta ce, ta yi la’akari da yadda cututtukan...
Da yammacin Talatar nan ne hukumar zaɓe ta mai zaman kanta ta jamhuriyar Nijar CENI ta bayyana sakamakon ƙarshe na zaben shugaban ƙasa zagaye na biyu...
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC reshen jihar Kano ta cimma matsaya tsakanin ƙungiyoyin masu adaidaita sahu da hukumar KAROTA. An cimma matsayar cewa, masu adaidaita za...
Daga: Zainab Aminu Bakori Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kammala shirin yaki da matan da ke baro gidajen su suna kwanan a karkashin gada da...