Gwamnatin jihar Kano ta amince da komawar dalibai ‘yan aji daya da na aji hudu na Sakandare makaranta a ranar Litinin mai zuwa. Kwamishinan Ilimi na...
Daga Safarau Tijjani Adam Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya ce dole ne sai tsoffin dalibai sun taimakawa bangaren ilimi a kasar...
Shugaban majalisar malamai na shiyyar Arewa maso yamma Malam Ibrahim Khalil ya ce limamai na da rawar takawa wajen wajen wa’azantar da matasa illar shaye-shaye. ...
kungiyar makarantu masu zaman kansu ta kasa reshen Jihar Kano NAPPS ta amince da rage kaso 25 na kudin makarantar dalibai a zango na 3. ...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano ta bayyana fargabar ta kan Karin kudaden cike takardun rantsuwa da na shigar da kara da sauran abubuwan da...
Kungiyar tsoffin daliban Kwalejojin Kimiyya na jihar Kano da Jigawa KASSOSA ta bayyana damuwarta kan rashin kwararrun malamai a fannin da kuma rashin kayan aiki. Tsohon...
Ƙungiyar dillalan man fetur ta ƙasa shiyyar Kano ta ce, zata sayar da litar man a kan N168. Shugaban ƙungiyar Alhaji Bashir Ahmad Ɗan Malam ne...
Mai bai wa gwamnan Kano shawara kan al’amuran matasa Murtala Gwarmai ya yi rabon jakuna ga matasa. Gwarmai ya raba jakunan ne a cikin jerin tallafin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce rashin kyautatawa al’umma ne ya janyo rikicin zanga-zangar End Sars a wasu jihohin ƙasar nan. Kwamishinan matasa da wasanni na jihar...
Ƙungiyoyin al’umma a Kano sun fara martani kan kashe sama da biliyan guda a gyaran titin Ahmadu Bello. Gwamnatin Kano dai ta ce aikin gyaran titin...