Jami’ar Bayero ta gudanar da zaben tantance gwani na ‘yan takara dake neman jagorancin shugabantar Jami’ar wato Vice Chancellor a tsawon shekaru biyar a gaba, bayan...
Shirin bunkasa Nima da kiwo na jihar Kano, wato Kano state Agro Pastoral Development Project (KAPDP), zai samar da yadda za’a bunkasa samar da Madara...
Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano Engr. Mu’azu Magaji Dan Sarauniya ya yi gugar zana kan siyasar cikin gida a jam’iyya mai mulki a Kano ta...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya amince da a bude makarantun boko a ranar 10 ga watan Agusta don rubuta jarrabawar kammala sakandire a sassan...
Gamayyar matasan Kano da ke gangamin dasa bishiyoyi a Kano da ake kira Make Kano Green sun ce, cikin watanni goma sun shuka bishiyoyi 1,567 a...
Sponsored Fitaccen ‘dan gwagwarmayar nan Ambasada Yusuf Hamza Jarman Matasan Arewa, ya nemi al’ummar musulmai musamman matasa da suyi amfani da lokacin bukukuwan sallah wajen yin...
A halin da ake ciki bayan sun kai ziyarar gaisuwar sallah ga gwamnan Kano ‘yan majalisar dokoki ta Kano sun kuma shiga ganawar sirri. Da yammacin...
Sarkin tsaftar jihar Kano Alhaji Ahmad Ja’afaru Gwarzo ya gargadi masu babbakar kawunan dabbobin da aka yi layya a wannan lokaci na sallah da su guji...
Hukumar kashe gobara ta kasa ta bukaci al’ummar jihar Kano da su kiyaye sosai wajen amfani da wuta a ya yin soye-soye ko babbaka a lokacin...
Limamin Masallacin juma’a na Alfur’an dake Nassarawa GRA Dakta Bashir Aliyu Umar yaja hankalin al’umma da su mai da hankalin wajen layya da kuma bada sadaka...