

Kungiyar malaman jami’oi ta kasa ASUU ta bukaci gwamnatin tarayya da ta biya su hakkokin su tare da aiwatar da wasu aikace aikace da jami’oin kasar...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da shirin horar da matasa miliyan 1.5 a fannin ilimin fasahar zamani da ƙwarewar zamani domin rage zaman kashe wando da...
Gwamnatin Jihar Kano, ta yaba da shirin gwamnatin kasar Jamus na tallafa wa manoman shinkafa kimanin mutane dubu goma sha biyu. Kwamishinan harkokin Noma na...
Gwamnatin jihar Kano, ta kafa kwamitin da zai samar da zauren tsoffin ƴan jarida wanda zai fito da hanyoyin tsaftace al’amuran yada labarai. Kwamishinan yaɗa labarai...
Hukumar lura da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta kaddamar da kotun tafi da gidanka ga mutanan dake karya dokar Tuki da kuma...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kwamati na musamman da zai gano dalilan da suka sanya wasu daga cikin yaran Kano ba sa zuwa makaranta. Kwamishinan...
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matasa 333 da aka kama yayin zaben cike gurbi a gaban kotunan majistire da ke Gyadi-Gyadi da kuma...
Kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC na Kano Abdu Zango, ya tabbatar da cewa hukumar ta kammala dukkan shirye-shiryen gudanar da zaben cike...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta hada kai da kungiyar yan Jaridu ta kasa NUJ wajen zakulo ma’aikatan Jarida da suka bar aiki a duk...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta gargadi mamallaka baburan Adaidaita sahu kan su guje wa bai wa kananan yara baburan suna hawa kan titunan jihar tare...