

Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kwamati na musamman da zai gano dalilan da suka sanya wasu daga cikin yaran Kano ba sa zuwa makaranta. Kwamishinan...
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matasa 333 da aka kama yayin zaben cike gurbi a gaban kotunan majistire da ke Gyadi-Gyadi da kuma...
Kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC na Kano Abdu Zango, ya tabbatar da cewa hukumar ta kammala dukkan shirye-shiryen gudanar da zaben cike...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta hada kai da kungiyar yan Jaridu ta kasa NUJ wajen zakulo ma’aikatan Jarida da suka bar aiki a duk...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta gargadi mamallaka baburan Adaidaita sahu kan su guje wa bai wa kananan yara baburan suna hawa kan titunan jihar tare...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da shirin tudun mun tsira ga dukkanin waɗan da suka tuba daga harkar daba a faɗin jihar kano domin tabbatar da...
Gwamnatin jihar Kano, ta bukaci jami’an yada labaranta na ma’aikatu da aka rantsar da su a kungiyar kwarrarrun masu hulda da jama’a ta Najeriya NIPR da...
Shugaban kungiyar tsofaffin Kansilolin Jam’iyyar APC wanda wasun su suka sauya sheka zuwa NNPP sun, musanta maganar da shugaban Jam’iyyar APC na Kano Abdullahi Abbas ya...
Ministan Kirkire-Kirkire da Kimiyya da Fasaha Uche Nnaji, ya bayyana cewa ma’aikatarsa za ta yi haɗin gwiwa da Gwamnatin jihar Kano domin bunƙasa kirkire-kirkire da harkokin...
Majalisar dokokin Kano ta bukaci gwamnatin jihar ta gaggauta kai wa al’ummar yankunan Garun Malam zuwa yada kwari da Titin zuwa Zaria dauki wajen gyara hanyarsu...