

Ana zargin wani matashi mai suna Mutawakkil wanda aka fi sani da Tony, da hallaka kakanninsa ta hanyar caka musu Wuka a unguwar Kofar Dawanau da...
Gwamnan jihar kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi kira ga dukkanin waɗanda suka karɓi kuɗin hakkinsu na garatuti da su kasance masu mayar da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata ɗauki mataki dai-dai da abin da shari’a ta tanadar kan zargin da ake yi wa Malam Lawan Triumph na ɓatanci...
Majalisar dokokin jihar Kano ta yi kira ga gwamnati da ta gina Gadar sama a shatale-talen Wapa zuwa Faransa Road ta dangana ga junction na Katsina...
Majalisar dokokin jihar Kano ta yi kira ga gwamnatin Kano da ta gyara tare da sake gina masallacin Juma’a na cikin Birni, tare da gyaran hanyoyin...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa NDLEA, shiyyar Kano, ta ce tana samun gagarumin nasara a yaki da ta’ammali da miyagun kwayoyi a...
Wata Babbar Kotun Majistire da ke zamanta a unguwar Gyadi-gyadi a ƙwaryar birnin Kano, ta soke umarnin da ya rufe makarantar sakandare ta Prime College, inda...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta ce, ta gano wasu Mata da ake zargin ana ƙoƙarin yin safararsu zuwa wasu ƙasashe domin neman kuɗi. Mataimakin...
Gwamnatin tarayya ta ce nan da watanni uku masu zuwa za ta kammala aikin wuta mai amfani da hasken rana a Asibitin koyarwa na Malam Aminu...
Hukumar hana fasakwauri ta kasa Kwastom ta ce za ta hada kai da yan kasuwa wajen magance bata garin dake shigo da gurbatattun kaya kasar nan....