Ƙungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin mako guda domin mayar da kudaden ma’aikata da...
Jam’iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da kamawa tare da tsare tsohon gwamnan jihar Aminu Waziri Tambuwal, lamarin da ta ce jam’iyyar APC ce...
Sojojin Jamhuriyar Nijar sun samu nasarar ceto ƴancirani guda 50 da suke maƙala a sahara a hanyarsu ta tafiya ƙasar Libya. RFI ta ruwaito cewa mutanen...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya buƙaci gwamnoni da su fifita walwalar mutanan da suke shugabanta musamman na yankunan Karkara, ta hanyar bunƙasa wutar lantarki da ayyukan...
Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeiya NEMA, ta ce mamakon ruwan sama da kuma yin gine-gine a kan magunan ruwa ne ya janyo ambaliyar da...
Gwamna Alia na Jihar Benue ya rusa Majalisar Zartaswar Jihar tare da umurtar kwamishinoni da su mika ragamar mulki ga sakatarorin dindindin na ma’aikatunsu. Cikin...
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya kai ziyarar jaje karamar hukumar Lamurde biyo bayan wani rikici da ya barke a tsakanin al’ummar garin. Rikicin...
Iran ta tabbatar da cewa za ta gudanar da tattaunawa tsakaninta da Birtaniya da Faransa da Jamus a Istanbul kan shirinta na nukiliya. Kafar yaɗa...
Hukumar da ke lura da hasashen yanayi ta Najeriya NiMet, ta ce akwai yuwuwar samun ruwan sama tare da tsawa na tsawon kwanaki uku a jihar...
Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar neman inganta rayuwar yan sandan Najeriya a birnin tarayya Abuja. Dan gwagwarmayar nan kuma tsohon ɗan takarar shugaban...