Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta kama miyagun kwayoyi da tabar Wiwi da kudinsu...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya ce sauya jam’iyya zuwa Social Democratic Party (SDP) ya samo asali ne daga bukatar kafa wata sabuwar...
Kungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International, ta zargi gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da gaza kare rayukan ‘yan Najeriya. Wsannan zargi dai na zuwa...
Rundunar sojin Najeriya ta Operation Safe Heaven, ta ce, ta daƙile wani yunkurin kai hari a ƙauyen Teegbe da ke karamar hukumar Bassa ta jihar Filato,...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta bayyana cewa za ta fara yi wa matasa ‘yan hidimar kasa da kuma masu...
Hukumar kare hakkin masu sayen kayayyaki ta jihar Kano watau Kano Consumer Protection Council, ta ce, zata fara yi wa yan kasuwar da ke gudanar da...
Hukumar kare haƙƙin Bil-adama ta kasa NHRC, ta ce tsakanin watan Janairun shekarar da ta gabata zuwa Afrilun wannan shekarar da muke ciki an sami...
Babban Sufeton ‘yan sandan kasar nan Kayode Egbetokun, ya ba da umarnin janye jami’an ‘yan sandan ko ta kwana na kwantar da tarzoma wato MOPOL daga ...
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayar da umarnin kwace wasu gidaje da filaye wadanda gwamnatin baya ta raba a cikin harabar makarantu a jihar. ...
Wasu masu gudanar da sana’o’i a unguwar Badawa yankin Agangara da ke Karamar Hukumar Nassarawa a Kano, sun nemi daukin gwamnatin Kano karkashin jagorancin gwamna Injinya...