Marigayin DSP Abdulƙadir Abubakar Rano ɗan asalin ƙaramar hukumar Rano ne kuma an haife shi a garin na Rano da ke kano, kuma shi ne DPO...
Babbar Kotun tarayya da ke nan Kano ta umarci rundunar ƴan sanda da su bai wa wani mutum Ɗanjummai Ado Wudil motarsa. Da ta ke yanke...
Wannan bayani dai na ƙunshe a cikin wata wasiƙa da shugaban riƙon jam’iyyar APC Maimala Buni ya aike wa Gwamna Ganduje kamar yadda Kwamishinan yaɗa labaran...
Saƙon na tawagar su Malam Shekarau zuwa ga shugaban riƙon jam’iyyar na ƙasa, wadda kuma suka aike wa Freedom Radio kwafi a cikin dare, sun fara...
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF, ta nada Emmanuel Amuneke a matsayin sabon mai horar da ƴan wasan ƙwallon ƙafar ta. Amuneke dai tsohon dan wasan...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta tsayawa Abdulmalik Tanko wanda ake zargi da kashe ɗalibar nan Hanifah Abubakar domin ya samu lauya mai kare shi....
Babbar kotun jiha mai Lamba 5 ƙarƙashin mai sharia Usman Na-abba ta ɗage ci gaba da shari’ar kisan Hanifah. An dai ɗage zaman ne sakamakon rashin...
Majalisar dokokin jihar Zamfara na shirin tsige mataimakin Gwamnan jihar Barista Mahdi Ali Gusau. Wannan dai ya biyo bayan zarginsa da wasu laifuka guda takwas da...
Kotun majistiri mai lamba 58 ta ɗage zamanta na gobe Alhamis 3 ga watan Fabrairu a kan zargin da ƴansanda ke yiwa tsohon Kwamishinan Ayyuka Injiniya...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa shiyyar Kano ta ce ba dai dai ba ne yiwa yara kanana katin zabe domin su kada kuri’a. Shugaban...