Cibiyar daƙile yaduwar cuttuka ta ƙasa NCDC ta tabbatar da ɓullar cutar corona samfurin Omicron a Najeriya. NCDC ta ce, a yanzu mutane uku sun kamu...
Wani kwale-kwele ɗauke da ɗaliban makarantar Islamiyya ya nutse a ƙaramar hukumar Ɓagwai. lamarin ya haifar da mutuwar ɗalibai 10 yayin da sama da ɗalibai 30...
Wata kotun tarayya da ke Abuja ta rushe zaben da aka yiwa shugaban jam’iyya APC tsagin gwamnan Kano Dakta Abdullahi Ganduje. Tsagin gwamna Ganduje dai Abdullahi...
Gwamnatin jihar Kaduna, ta rage ranakun ayyukan gwamnati a jihar zuwa kwana 4 a wani mataki na garambawul da maida aikin gwamnatin zuwa wani mataki na...
Gwamnatin tarayya ta ce, kamfanin Twitter ya amince da dukkanin sharuɗɗan da ta gindaya masa gabanin ci gaba da gudanar da ayyukan sa a Najeriya. Ƙaramin...
Hukumar kare haƙƙin ɗan adam ta ƙasa ta alaƙanta talauci da annobar corona a matsayin abinda ya ta’azzara cin zarafin ɗan adam. Shugaban hukumar shiyyar Kano...
Gwamnatin tarayya ta yiwa kwamitin kula da harkokin ciyarwar ɗalibai a jihar Kano garambawul. Ta yadda a yanzu zai bada dama wajen sanya idanu sosai a...
Shalkwatar tsaro ta ƙasa, ta ce cikin makwanni biyu dakarun Operation Haɗin Kai sun samu nasarar hallaka sama da ƴan Boko Haram da kuma ƴan kungiyar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na jogarantar taron majalisar ƙoli kan sha’anin tsaro a fadar sa da ke birnin tarayya Abuja. Daga cikin wadanda suka halarci taron...
Allah ya yiwa sarkin tsaftar Kano Alhaji Ja’afaru Ahmad Gwarzo rasuwa. Guda daga cikin ƴaƴan sa mai suna Asma’u Ja’afaru ta tabbatar da rasuwar sa yayin...