

Gwamnatin tarayya ta sanya hannu kan yarjejeniya tsakaninta da kungiyar Sasakawa ta Afrika domin magance matsalar asarar albarakar noma da mafi yawan manoma ke fuskanta. Ministan...
Hatsaniyar dai tafa a ranar juma’ar da tagabata da misalin karfe biyu na rana a dai-dai lokacin manoman ke massalaci sai makiyayan da ake zargen gaiyatosu...
Dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Tarauni a birnin Kano yace zai gabatar da kuduri a gaban majalisar domin kafa jamiar gwamnatin tarayya ta noma...
Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Tarauni kuma shugaban kwamitin dake kula da bankuna da harkokin kudi na majaisar wakilai Alhaji Hafizu Ibirahim ya bayyana cewa...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ce za ta yi duk me yiwuwa don ganin an aiwatar da dokar hana cin zarafin bil adama da majalisun dokikin...
Jami’ar Yusuf Maitama Sule da ke nan Kano ta ce za ta kashe sama da naira biliyan Uku wajen kafa sabuwar tsangayar aikin likitanci a jami’ar....
Kafin rufe iyakokin kasar nan da hukumar kwastam tayi farashin shinkafa na farawa ne daga naira dubu 17, na babban buhu mai cin kilo hamsin, a...
Gwamnatin Kano ta ce burinta akan digon riga kafi a yanzu shine ta yiwa akalla yara fiye da miliyan uku digon allurar cutar shan inna a...
Kungiyar iyayen yara da aka sacewa yara ta jihar Kano ta ce har yanzu akwai sama da yara casa’in da daya da masu satar yara suka...
Shugaba Muhammadu Buhari yace tsarin mulkin Najeriya bai ba shi damar sake tsayawa takarar shugabancin kasar nan a karo na uku ba. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ...