Hukumar da ke lura da harkokin sadarwa ta kasa NCC ta sha alwashin lalubo hanyar da za’a saukaka kudin da ake cira ga masu amfani da...
Matashiyar nan da ake zargin mahaifinta ya garkame su da sanya musu sasari da sarka a kafa tare da dan uwanta wanda rai yayi halin sa...
A ranar 21 ga watan Oktoban da muke ciki ne tsohon Gwamnan jahar Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya cika shekaru 63 a Duniya. Bikin ranar...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya kafa wani kwamitin bincike, don bin diddigin kan kwato hakkokin yaran nan 9 da aka ceto daga hannun masu satar...
Jami’ar kimiyya da fasaha da ke Wudil da hadin gwiwar ofishin jakadancin Amurka a Najeriya zasu koyar da malaman jami’ar harkar gudanar bincike . Shugaban...
Shugaban kungiyar harkokin noma ta Afirka AAFT Dr Issuofou Kollo Abdourhamane ya ja hankalin kasashen Afirka wajen yin maraba da sabbin hanyoyin fasaha a matsayin wata...
Wata kungiyar ‘yan kasuwar Arewa wadanda mambobinsu ke harkar tufafi sun koka ga yadda suke asarar miliyoyin kudade sakamakon rufe boda da gwamnati tarayya tayi....
An zabi Shugabar gidan talabijin na ARTV dake Kano Hajiya sa’a Ibrahim a matsayin shugabar kungiyar kafafan yada labarai ta kasa . Jaridar Kano Focus...
Shugaban kasuwar Muhammad Abubakar Rimi wato sabon gari dake Kano Alha Uba Zubairu Yakasai ya ce amfani da lantarki na haske rana ce kadai hanyar da...
Wani malami a kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi dake nan Kano, Dr Bashir Sani ya ce, ya zama wajibi al’umma su baiwa fannin ilimi fifiko domin...