Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce, kokarin da ta yi wajen nema wa maniyyata sassaucin kudin aikin ne ya hana kowacce kujera...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna takaicinsa tare da bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike bisa harin da wasu bata gari suka sake kai...
Allah ya yiwa shahararriyar Jaruma a masana’antar shirya Fina-Finai ta Kennywood Hajiya Saratu Gidado da akafi Sani da suna Daso rasuwa. Ta rasu a yau Talata...
Babban Kwamandan hukumar Hisba a Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ajiye muƙaminsa. Da safiyar ranar Juma’a ne Daurawa ya wallafa wani bidiyonsa da ya yi...
Shugaban kwamitin amintattu na ƙungiyar tuntuɓa ta dattawan Arewa (ACF) Alhaji Bashir Ɗalhatu Wazirn Dutse, ya yi kira ga shugaban ƙasa da ya baiwa sarakunan gargajiya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, nan ba da jimawa ba za ta biyan ma’aikatam sharar titi albashin da suke bin tsohuwar gwamnatin Gandujea. Haka kuma gwamnatin...
Wani matashi mai sana’ar sai da katin waya ya a Jihar Kano’ cr bayyana cewa da jarin katin dubu uku ya siya babur da yake hawa....
Wasu daga cikin ɗaliban Malam Abduljabbar Nasir Kabara sun barranta kansu da matakin daukaka ƙara kan hukuncin da aka yi masa a baya. Wannan dai ya...
Gamayyar kungiyoyin ƙwadagon Najeriya NLC da TUC sun sanar da shirin su na tafiya yajin aikin gama-gari. Cikin wata sanarwa da suka fitar NLC da TUC,...
Kotun ƙolin ƙasar nan ta tabbatar da Injiniya Abba Kabir Yusuf a matsayin gwamnan jihar Kano. A zaman Kotun na ranar Juma’a ta nazarin shari’o’in da...