

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayar da kyautar gidaje ga ma’aikatan jinya da malaman makaranta 72 a ƙaramar hukumar Mafa da ke jihar Borno...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya amince da murabus ɗin ministan kimiyya da fasaha na Najeriya Geoffrey Uche Nnaji. A wata sanarwa da mai magana da...
Tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB) ya bayyana kudirinsa na ci gaba da tallafawa ayyukan cigaba a fadin kasar nan. Ya bayyana haka...
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya gargaɗi ƴan hamayya da sauran ƴan jihar da su guji sanya siyasa a cikin matsalar tsaro, inda ya nanata cewa...
Gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara ya sauke dukkanin kwamashinoni da sauran makarraban gwamnatinsa. Gwamnan ya sanar da matakin ne, a yayin jawabinsa na bikin ranar ‘yancin...
Majalisar Shura da gwamnatin Kano ta kafa ya sanar da dakatar da Malam Lawan Shuaibu Triumph daga yin wa’azi. A wani taron manema labarai da Sakataren...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi tur da Allah wadai da matakin da Kwamishinan ƴan sanda na jihar Kano ya ɗauka na ƙin...
Ƙungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas ta Najeriya, PENGASSAN ta amince da jingine yajin aikin da shiga bayan samun saɓani da matatar mai ta...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce a lokacin da ya hau karagar mulkin ƙasar, tattalin arzikinta na dab ta durƙushewa saboda abin da ya kira tsare-tsare...
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima, ya sake mika bukatar a bai wa Najeriya kujera ta dindindin a gaban Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, a wani...