

Kungiyar ma’aikatan manyan jami’an man fetur da iskar gas ta Najeriya, wato PENGASSAN, ta ayyana yajin aiki a fadin kasar, tana zargin matatar man Dangote da...
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta kaddamar da sabon tsarin One-Stop-Shop domin rage lokacin fitar da kaya daga kwastam daga kwanaki 21 zuwa awanni 48 kacal. ...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tura sunayen Barrister Abdulkarim Kabir Maude, da Dr. Aliyu Isa Aliyu zuwa majalisar dokokin jiha domin tantancewa a...
Kungiyar ɗaliban Najeriya NANS, ta gargadi ƙungiyar masu dakon man fetur ta NUPENG kan ta daina sukar kokarin da matatar man fetur ta Dangote ke yi...
Ana zargin wani matashi mai suna Mutawakkil wanda aka fi sani da Tony, da hallaka kakanninsa ta hanyar caka musu Wuka a unguwar Kofar Dawanau da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata ɗauki mataki dai-dai da abin da shari’a ta tanadar kan zargin da ake yi wa Malam Lawan Triumph na ɓatanci...
Gwamnatin tarayya ta ce dakarun sojin kasar nan za su shiga cikin tsarin Inshorar Lafiya ta kasa, domin tabbatar da cikakkiyar kulawa da lafiya ga jami’an...
Hukumar bayar d aagajin gaggawa ta kasa Nema ta karɓi ‘yan Najeriya 145 da aka kwashe zuwa gida bayan sun maƙale a Aljeriya ranar Litinin. Hukumar...
Majalisar kula da ayyukan Injiniyoyi ta kasa COREN ta ce zata rufe duk wani guri da ake aikin daya saba dokar ta tare da mika Injiniyan...
Yan bindiga sun kai hari a wani shingen bincike na ’yan sanda da ke jihar Kogi, inda suka kashe wasu jami’an tsaro tare da wani mutum...